2 Chronicles 5:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Solomon ya tattara zuwa Urushalima dattawan Isra’ila, dukan kawunan kabilu da manyan iyalan Isra’ilawa, don su haura da akwatin alkawarin Ubangiji daga Sihiyona, Birnin Dawuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُلَيْمَٰنُ يَسَا دُكَنْ دَتَّاوَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ شُوغَبَنِّنْ كُواْوَثٜىٰ ذُرِيَ دَ شُوغَبَنِّنْ غِدَاجٜىٰنْ كَاكَنِّنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُتَتَّارُ أَوُرِنْسَ أَ عُرُوشَلِيمَ، دُواْمِنْ سُكَٰوُاْ عَݣُوتِنْ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَرْ يَهْوٜىٰهْ دَغَ بِرْنِنْ دَاوُدَ، وَتُواْ سِهِيُواْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sulemanu kuwa ya tattara dattawan Isra'ila, da shugabannin kabilai, da shugabannin gidajen kakannin jama'ar Isra'ila, a Urushalima, domin a yi bikin fito da akwatin alkawari na Ubangiji da yake a alfarwa a birnin Dawuda, wato Sihiyona.