2 Chronicles 6:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da mutum ya yi wa maƙwabcinsa laifi aka kuma bukaci ya yi rantsuwa, ya kuma zo ya rantse a gaban bagadenka a cikin wannan haikali,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ وَنِ يَظَرْغِ وَنِ عَكَنْ يَسَامٜىٰشِ دَ لَيْڢِے، حَرْ عَكَكَٰوُاْ مُتُمِنْ أَغَبَنْ بَغَدٜىٰنْكَ ثِكِنْ غِدَنْكَ دُواْمِنْ ضَنْڟُوَا؞ إِنْ كُوَ يَرَنْڟٜىٰ ثٜىٰوَ بَاشِ دَ لَيْڢِے،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan wani ya yi wa maƙwabcinsa laifi, har aka sa shi ya rantse, ya kuwa zo ya rantse a gaban bagaden a wannan Haikali,