2 Chronicles 6:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’ad da yunwa ko annoba ta fāɗo a ƙasar, ko wahala ko fumfuna, ko fāra ko fāra ɗango, ko sa’ad da abokan gāba sun yi musu ƙawanya a kowane daga biranensu, dukan wata masifa ko cutar da za tă zo,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَيْ يِوُوَ عَكَيِ يُنْوَ عَڧَسَرْ، كُواْ بَلَعِ، كُواْ إِسْكَ مَيْ ذَاڢِ مَيْ يَنْڨُونٜىٰ أَمْڢَانِنْ غُواْنَ، كُواْ ڢُمْڢُنَ، كُواْ ڢَارِ، كُواْ كُمَ ڟُڟُواْڟِ سُنْ ڢَاطَوَ أَمْڢَانِنْ غُواْنَرْسُ، كُواْ كُوَ عِدَنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْ مُتَنٜىٰنْكَ سُنْ شِغَ ڧَسَرْ سُكَ كٜىٰوَيٜىٰ غَرُرُوَنْسُ، كُواْ كُوَ أَݣَويْ ثُوتُتُّكَ دَ رَشِنْ لَاڢِيَ عَثِكِنْ مُتَنٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan ana yunwa a ƙasar, ko annoba, ko burtuntuna, ko fumfuna, ko fārā, ko gamzari, ko da maƙiyansu za su kewaye biranensu da yaƙi, ko kowace irin annoba, da kowace irin cuta da take akwai,