2 Chronicles 6:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sa’ad da kuwa wani cikin mutanenka Isra’ila ya yi wata addu’a ko roƙo, kowa yana sane a azabarsa da kuma zafinsa, yana buɗe hannuwansa yana duban wajen wannan haikali,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِدَنْ وَنِ مُتُمْ كُواْ دُكَنْ جَمَعَرْكَ سُنْيِ أَدُّعَ كُواْ سُنْيِ ضُواْڧُواْ، سَبُواْدَ سُنْ غَانٜىٰ دَ دَامُوَرْ ذُوثِيَارْسُ حَرْ سُنَ مِيڧَ حَنُّوَنْسُ سُنَ ڢُسْكَنْتَرْ غِدَنَّنْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
kowace irin addu'a, kowane irin roƙo da kowane mutum, ko jama'ar Isra'ila suka yi, ko wannensu yana sane da irin wahalarsa, da baƙin cikinsa, ya kuwa ɗaga hannunsa wajen wannan Haikali,