2 Chronicles 6:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma in suka canja zuciya a cikin ƙasar da suke zaman bauta, suka tuba suka roƙe ka a ƙasar zaman bautarsu suka kuma ce, ‘Mun yi zunubi, mu yi abin da ba daidai ba, mu kuwa yi mugunta’;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَيْ يِوُوَ كُمَ سُكَ ثَنْجَ ذُوثِيَارْسُ عَڧَسَرْدَ عَكَ كَيْسُ بَوْتَا، حَرْ سُكَ تُوبَ سُكَ ضُواْڧٜىٰكَ سُكَثٜىٰ، ‹مُنْيِ مَكَ ذُنُوبِ، بَمُيِ دَيْدَيْبَ، مُنْ عَيْكَتَ مُغُنْتَا›؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
duk da haka idan sun yi niyya a ransu a can ƙasar da aka kai su baƙunta, suka tuba, suka roƙe ka a can ƙasar baƙunci tasu, suna cewa, ‘Mun yi zunubi, mun aikata laifi, mun kuma yi mugunta,’