2 Chronicles 6:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda da hannuwansa ya cika abin da ya yi alkawari da bakinsa ga mahaifina Dawuda. Gama ya ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ! غَ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ تَهَنُّنْسَ يَثِكَ أَلْڧَوَرِنْ بَاكِنْسَ وَنْدَ يَيِ وَبَابَنَ دَاوُدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Ubangiji Maɗaukaki ne, Allah na Isra'ila wanda ya yi wa tsohona Dawuda alkawari, ga shi kuwa ya cika shi, gama ya ce,