2 Chronicles 6:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce wa mahaifina Dawuda, ‘Domin yana a zuciyarka ka gina haikali domin Sunana, ka yi daidai da ka kasance da wannan a zuciyarka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ مَسَ، ‹يَنَ دَݣَوْ يَدَّ كَيِ نِيَّ كَغِنَ مِنِ غِدَا دُواْمِنْ أَغِرْمَمَ سُونَنَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ubangiji ya ce wa ubana Dawuda, ya kyauta, tun da yake ya yi niyya a zuciyarsa zai gina ɗaki saboda sunansa.