2 Chronicles 7:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma in ka juya daga gare ni ka yashe ƙa’idodi da umarnan da na ba ka, ka yi gaban kanka don ka bauta wa waɗansu alloli ka kuma yi musu sujada,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا عِدَنْ كُنْ جُويَا بَايَ كُنْڧِ بِنْ ڧَٰعِدُواْدِنَ دَ عُمَرْنَيْنَ وَطَنْدَ نَشِمْڢِطَا مُكُ، كُكَ كُمَ شِغَ كُنَ سُجَّدَ غَ وَطَنْسُ أَلُّواْلِ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma idan ka juya, ka bar dokokina da umarnaina waɗanda na sa a gabanka, har ka shiga bautar gumaka kana musu sujada,