2 Chronicles 8:6 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
haka kuma Baโ€™alat da dukan biranen ajiyarsa, da kuma dukan birane domin keken yaฦ™insa da dawakansa, duk abin da ya so yฤƒ gina a Urushalima, a Lebanon da kuma dukan yankin da ya yi mulki, ya gina shi.
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุณูู„ูŽูŠู’ู…ูŽูฐู†ู ูŠูŽูƒูู…ูŽ ุบูู†ูŽุง ุจูุฑู’ู†ูู†ู’ ุจูŽุนูŽู„ูŽุชู’ ุฏูŽ ุบูŽุฑูุถููˆู‹ ุงู”ูŽุฌููŠูŽุฑู’ ูƒูŽุงูŠูŽ ุฏูŽ ู†ูŽูƒููŠูˆูุงู†ู’ ุฏูŽูˆูŽูƒูู†ู’ุณูŽ ุฏูŽ ู†ูŽุงู”ูŽุฌููŠูŽุฑู’ ูƒูœู‰ูฐูƒูู†ูŽู†ู’ ุฏููˆุงู’ูƒูู†ู’ ูŠูŽุงฺงูู†ู’ุณูŽุž ุณูู„ูŽูŠู’ู…ูŽูฐู†ู ูŠูŽุบูู†ูŽ ุฏููƒู’ ุงู”ูŽุจูู†ู’ุฏูŽ ูŠูŽูŠู ู†ููŠู‘ูŽุฑู’ ุบูู†ูŽุงูˆูŽุง ุงู”ูŽ ุนูุฑููˆุดูŽู„ููŠู…ูŽ ุฏูŽ ู„ูœู‰ูฐุจูŽู†ููˆุงู†ู’ ุฏูŽ ุงู•ููŠูŽุงูƒูŽุฑู’ ูŠูŽู†ู’ูƒูู†ู’ ู…ูู„ู’ูƒูู†ู’ุณูŽุž
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
da kuma Ba'alat da dukan biranen ajiya waษ—anda yake da su, da birane don karusansa, da birane don mahayan dawakansa, ya gina dukan abin da yake bukata a Urushalima, da Lebanon, da a dukan ฦ™asashen da suke cikin mulkinsa.