2 Chronicles 8:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mutanen da suka rage daga Hittiyawa, Amoriyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa (waɗannan mutane ba Isra’ilawa ba ne),
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَݣَويْ سَوْرَنْ ڧَبِيلُ نَڧَسَرْ وَطَنْدَ بَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا بَ، وَتُواْ هِتِّيَاوَا دَ أَمُواْرِيَاوَا دَ ڢٜىٰرِظِّيَاوَا دَ هِوِيَاوَا دَ يٜىٰبُسِيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan jama'ar da suka ragu a ƙasar, wato Hittiyawa, da Amoriyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa, da Yebusiyawa, waɗanda Isra'ilawa ba su hallaka ba,