2 Corinthians 1:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَسَا مَنَ عَلَمَرْ شَيْدَرْسَ تَنُونَ ثٜىٰوَ مُو نَاسَنٜىٰ، يَكُمَ بَامُ ݣَوْتَرْ رُوحُنْسَ أَ ذُوثِيَارْمُ دُواْمِنْ يَتَبَّتَا مَنَ دَ أَبِنْدَ ذَيْ يِ نَنْ غَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya buga mana hatiminsa cewa mu nasa ne, ya kuma yi mana baiwa da Ruhunsa a zukatanmu, domin tabbatar da abin da zai yi a nan gaba.