2 Corinthians 11:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama irin waɗannan mutane manzannin ƙarya ne, ma’aikata ne masu ruɗi, sun ɓad da kamanni kamar su manzannin Kiristi ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِرِنْ مُتَنٜىٰنَّنْ بَ مَنْذَنِّےنْ غَسْكِيَ بَنٜىٰ، عَمَّا مَاسُ عَيْكِنْ ڧَضْيَانٜىٰ؞ سُنَ مَيْدَ كَنْسُ كَمَرْ مَنْذَنِّےنْ أَلْمَسِيحُ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Irin waɗannan mutane manzannin ƙarya ne, mayaudaran ma'aikata, suna mai da kansu kamar su manzannin Almasihu ne.