2 Corinthians 5:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, da yake mun san ko mene tsoron Ubangiji yake, muna ƙoƙari mu rinjaye mutane. Yadda muke kuwa, yana sane a sarari ga Allah, ina kuma fata yana nan a sarari a lamirinku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُنْدَيَكٜىٰ مُنْسَنْ أَبِنْدَ عَكٜىٰ نُڢِ إِنْ أَنَ مَغَنَرْ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، شِے يَسَا مُكٜىٰ ڧُواْڧَرِ مُجَٰوُاْ وَطَنْسُ؞ اللَّهْ يَسَنْ دُكْ يَدَّ مُكٜىٰ، كُمَ إِنَ ڢَاتَا كُنْ سَنْ دَ وَنَّنْ أَ ذُوثِيَارْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da yake muna tsoron Ubangiji, shi ya sa muke ƙoƙarin rinjayar mutane. Yadda muke kuwa, ai, sananne ne ga Allah, muna fata ku ma haka abin yake a lamirinku.