2 Corinthians 5:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ƙaunar Kiristi a gare mu, ita take mallakarmu, saboda haka mun tabbata, da yake wani ya mutu saboda dukan mutane, ashe kuwa, mutuwarsu ce dukansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْمٜىٰ مُكَيِ، مُنْيِشِ نٜىٰ بَدُوانْ رِيبَرْمُبَ، عَمَّا سَبُواْدَ ڧَوْنَرْ أَلْمَسِيحُنْ دَتَكٜىٰبِے دَمُو؞ دَيَكٜىٰ مُنْ بَادَ غَسْكِيَ أَلْمَسِيحُ يَمُتُ دُواْمِنْ دُكَنْ مُتَنٜىٰ، سَبُواْدَ حَكَ دُكَ سُنْ مُتُ تَرٜىٰدَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙaunar Almasihu a gare mu, ita take mallakarmu, saboda haka mun tabbata, da yake wani ya mutu saboda dukan mutane, ashe kuwa, mutuwarsu ce dukansu.