2 Corinthians 5:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
wato, Allah ya sulhunta duniya zuwa kansa ta wurin Kiristi, ba ya lissafta zunuban mutane a kansu. Ya kuma danƙa mana saƙon sulhu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَڧُوانْمُ شِينٜىٰ اللَّهْ يَنَ شِرْيَ یَنْ أَدَمْ دَشِ تَوُرِنْ أَلْمَسِيحُ ، بَايَ كُمَ لِسَّڢْتَا ذُنُبَنْسُ عَكَنْسُ؞ اللَّهْ كُمَ يَبَامُ حَكِّنْ حِدِمَرْ شِرْيَ مُتَنٜىٰ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
wato, Allah ne, ta wurin Almasihu, yake sulhunta 'yan adam da shi kansa, ba ya kuwa lasafta laifofinsu a kansu ba, ya kuma danƙa mana maganar nan ta sulhuntawa.