2 Corinthians 6:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka, “Sai ku fito daga cikinsu, ku keɓe kanku, in ji Ubangiji. Kada ku taɓa wani abu marar tsabta, zan kuma karɓe ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَيْ كُڢِتُواْ دَغَ ثِكِنْ مَرَسَبِے، كُوَارٜىٰ كَنْكُ دَغَ غَرٜىٰسُ، إِنْجِ عُبَنْغِجِ ؞ كَدَ كُهَطَ كَنْكُ دَ وَنِ أَبُ مَيْ ڧَظَنْتَا، تَهَكَنٜىٰ ذَنْيَرْدَ دَكُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka, sai ku fito daga cikinsu, Ku keɓe, in ji Ubangiji, Kada ku ko taɓa wani abu marar tsarki, Ni kuwa in yi na'am da ku,