2 Corinthians 7:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Allah, wanda yakan yi wa masu ɓacin rai ta’aziyya ya yi mana ta’aziyya da zuwan Titus,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ وَنْدَ يَكٜىٰ ڧَرْڢَڢَ وَنْدَ يَڢِدَّ ذُوثِيَا، يَڧَرْڢَڢَامُ دَ ذُوَانْ تِيتُسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Allah, shi da yake ƙarfafa wa ƙasƙantattu zuciya, sai ya ƙarfafa mana zuciya da zuwan Titus,