2 Corinthians 8:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Muna gudu kada wani yă zarge mu, a kan yadda muke gudanar da wannan kyautar da aka bayar hannu sake.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُنَ غُدُنْ كَدَ كُواْوَ يَظَرْغٜىٰمُ عَكَنْ يَدَّ مُكٜىٰبِدَ ݣَوْتَرْ نَنْ دَ عَكَ بَامُ دَيَرْدَرْ رَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wato, muna gudun kada kowa yă zarge mu a kan kyautan nan da ake yi hannu sake, wadda muke kasaftawa.