2 Kings 1:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jin haka sai sarki ya sāke aiken wani kaftin tare da waɗansu sojojinsa hamsin wurin Iliya. Kaftin ya ce wa Iliya, “Mutumin Allah, ga abin da sarki ya ce, ‘Ka sauko, nan take ka zo!’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَسَاكٜىٰ عَيْكَ وَنِ بَبَّنْ سُواْجَ دَ ڧُنْغِيَرْ سُواْجُواْجِ حَمْسِنْ؞ سُكَ هَوْرَ ذُوَا وُرِنْ إِلْيَاسُ سُكَثٜىٰ مَسَ «يَا مُتُمِنْ اللَّهْ ، سَرْكِے يَثٜىٰ كَسَوْكَ ڧَسَا دَ سَوْرِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki kuma ya sāke aiken wani shugaba tare da mutum hamsin. Suka tafi, shugaban ya ce wa Iliya, “Ya mutumin Allah, sarki ya umarta ka sauko da sauri.”