2 Kings 1:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Iliya ya amsa, “In ni mutumin Allah ne, bari wuta ta sauko daga sama ta cinye ka da sojojinka hamsin!” Sai wutar Allah ta sauko daga sama ta cinye shi da sojojinsa hamsin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِلْيَاسُ يَثٜىٰ مَسَ «عِدَنْ نِے مُتُمِنْ اللَّهْ نٜىٰ، بَرِ وُتَا تَسَوْكُواْ دَغَ سَمَ تَثِنْيٜىٰكَ دَ سُواْجُواْجِنْكَ؞» نَنْ دَ نَنْ سَيْ وُتَرْ اللَّهْ تَسَوْكُواْ دَغَ سَمَ تَثِنْيٜىٰ بَبَّنْ سُواْجَنْ دَ ڧُنْغِيَرْ سُواْجُواْجِنْسَ حَمْسِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Iliya kuwa ya ce musu, “Idan ni mutumin Allah ne, bari wuta ta sauko daga sama ta cinye ka da mutane naka guda hamsin.” Wuta kuwa daga wurin Allah ta sauko daga sama ta cinye shugaban da mutanensa hamsin.