2 Kings 1:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kuwa mutu yadda Ubangiji ya faɗa ta bakin Iliya. Da yake Ahaziya ba shi da ɗa, sai Yoram ya gāje shi, ya zama sarki a shekara ta biyu ta mulkin Yehoram, ɗan Yehoshafat, sarkin Yahuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَهَظِيَ يَمُتُ بِسَغَ كَلْمَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ تَبَاكِنْ إِلْيَاسُ؞ تُنْدَيَكٜىٰ أَهَظِيَ بَاشِدَ طَا، سَيْ طَنْعُوَنْسَ يٜىٰهُواْرَمْ يَغَاجٜىٰشِ يَذَمَ سَرْكِے؞ وَنَّنْ يَڢَرُ أَ شٜىٰكَرَا تَبِيُ تَمُلْكٍ سَرْكِے يٜىٰهُواْرَمْ طَنْ يٜىٰهُواْشَڢَتْ نَ يَهُودَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ahaziya kuwa ya mutu bisa ga maganar Ubangiji, daidai yadda Iliya ya faɗa. Sai ɗan'uwansa Yehoram ya gāji gadon sarautarsa a shekara ta biyu ta Yoram ɗan Yehoshafat Sarkin Yahuza, gama Ahaziya ba shi da ɗa.