2 Kings 1:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ahaziya fa ya fāɗo daga tagar ɗakin samansa a Samariya ya ji rauni. Saboda haka ya aiki masinjoji, yana cewa, “Ku je ku tuntuɓi Ba’al-Zebub, allahn Ekron, ku ga ko zan warke daga wannan rauni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَتَرَانَ سَرْكِے أَهَظِيَ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ يَڢَاطِ دَغَ تَغَ نَغِدَنْ سَمَنْسَ عَبِرْنِنْ سَمَرِيَ، يَجِ ثِيوُاْ سُواْسَيْ؞ سَيْ يَعَيْكَ دَ یَنْ عَيْكَ يَثٜىٰ مُسُ «كُتَڢِے كُتَمْبَيِ بَعَلْظٜىٰبُبْ اللَّهْنْ بِرْنِنْ عٜىٰكْرُوانْ نَ ڢِلِسْتِيَاوَا كُواْ ذَنْ وَرْكٜىٰ دَغَ وَنَّنْ ثِيوُاْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ahaziya ya faɗo daga tagar benensa a Samariya, ya kuwa ji ciwo ƙwarai. Sai ya aiki manzanni, ya ce musu, “Ku tafi, ku tambayi Ba'alzabul, gunkin Ekron, ko zan warke daga wannan ciwo.”