2 Kings 1:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mala’ikan Ubangiji ya ce wa Iliya mutumin Tishbe, “Ka haura ka taryi masinjojin sarkin Samariya, ka tambaye su, ‘Don babu Allah ne a Isra’ila da za ku tafi ku tuntuɓi Ba’al-Zebub allahn Ekron?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ إِلْيَاسُ مُتُمِنْ تِشْبٜىٰ «تَاشِ، كَتَڢِے كَسَدُ دَ یَنْ عَيْكَنْ دَ سَرْكِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَعَيْكَ دَغَ سَمَرِيَ؞ كَثٜىٰمُسُ، ‹شِنْ، بَابُ اللَّهْ نٜىٰ عَ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ كُكٜىٰ تَڢِيَ نٜىٰمَنْ أَمْسَ دَغَ بَعَلْظٜىٰبُبْ اللَّهْنْ عٜىٰكْرُوانْ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mala'ikan Ubangiji ya yi magana da Iliya Batishbe, ya ce, “Tashi, ka tafi, ka sadu da manzannin Sarkin Samariya, ka ce musu, ‘Ba Allah a Isra'ila da za ku tafi ku tambayi Ba'alzabul, gunkin Ekron?’