2 Kings 1:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Sarkin ya tambaye su ya ce, “Wanda irin mutum ne ya yi muku wannan magana?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَتَمْبَيٜىٰسُ يَثٜىٰ «وَنٜىٰ إِرِنْ مُتُمْ نٜىٰ يَسَدُ دَكُو، يَڢَطَا مُكُ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki ya tambaye su, “Yaya mutumin yake, shi wanda ya sadu da ku, ya faɗa muku irin wannan magana?”