2 Kings 10:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yehu ya ce, “Zo tare da ni ka ga himmata saboda Ubangiji.” Sa’an nan ya sa suka tafi tare cikin keken yaƙinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يٜىٰهُو يَثٜىٰ مَسَ «ذُواْ تَرٜىٰدَنِ، كَغَ إِرِنْ ڨُوظُوانْ دَ نَكٜىٰ دَشِ غَ يَهْوٜىٰهْ ؞» سَيْ يٜىٰهُواْنَدَبْ يَتَڢِے تَرٜىٰ دَشِ عَثِكِنْ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Ka zo tare da ni, ka ga kishin da nake da shi domin Ubangiji.” Sai suka tafi cikin karusarsa.