2 Kings 10:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yehu ya isa Samariya, sai ya karkashe dukan sauran iyalin Ahab, ya hallaka su, bisa ga maganar da Ubangiji ya faɗa ta bakin Iliya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يٜىٰهُو يَ إِسُواْ سَمَرِيَ، يَكَكَّشٜىٰ دُكَنْ وَنْدَ يَرَغُ دَغَ غِدَنْ أَهَبْ، بِسَغَ كَلْمَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ تَبَاكِنْ أَنَّبِے إِلْيَاسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka isa Samariya, sai ya kashe duk wanda ya ragu na gidan Ahab a Samariya. Ya share mutanen gidan Ahab kaf kamar yadda Ubangiji ya faɗa ta bakin annabi Iliya.