2 Kings 10:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka, bai rabu da zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta aikata ba, wato, yin sujada ga siffofin maruƙa na zinariya a Betel da kuma Dan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يٜىٰهُو بَيْ جُويَا دَغَ ذُنُبَنْ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ طَنْ نٜىٰبَتْ بَ، وَنْدَ يٜىٰرُواْبُواْوَمْ يَسَا إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَ عَيْكَتَ، وَتُواْ تَوُرِنْ كَڢَ صِڢُّواْڢِنْ یَنْ بِجِمَيْ نَظِينَارِيَ وَطَنْدَ يَكَڢَ طَيَ أَ بٜىٰتٜىٰلْ، طَيَ كُمَ أَ دَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma bai rabu da zunubin Yerobowam ɗan Nebat ba, wanda ya sa Isra'ila su yi zunubi. Siffofin maruƙa biyu suna nan a Betel da Dan.