2 Kings 10:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A kwanakin sai Ubangiji ya fara rage girman Isra’ila, Hazayel ya yi nasara a bisa Isra’ila a ko’ina a yankinsu
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَݣُونَكِنْنَنْ، يَهْوٜىٰهْ يَا ڢَارَ ضَغٜىٰ ڢَاطِنْ يَنْكِنْ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ سَرْكِے هَظَيٜىٰلْ نَ سُورِيَ يَڨُوثٜىٰ يَنْكُنَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ يَاڧِ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kwanakin an Ubangiji ya soma rage ƙasar Isra'ila. Hazayel kuwa ya yaƙe su a karkarar Isra'ila,