2 Kings 11:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka kama ta yayinda ta kai inda dawakai sukan shiga filin fada, a can kuwa aka kashe ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَ طَوْكٜىٰتَ عَكَبِدَ عِتَ تَڧُواْڢَرْ دَوَكِ ذُوَا غِدَنْ سَرْكِے، عَثَنْ عَكَ كَشٜىٰتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka kama ta, suka fitar da ita ta ƙofar dawakai zuwa gidan sarki, can suka kashe ta.