2 Kings 12:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Sarki Yowash ya kira Yehohiyada firist da sauran firistoci ya tambaye su ya ce, “Me ya sa ba kwa gyaran abubuwan da suka lalace a haikali? Kada ku sāke karɓan kuɗi daga masu ajiya, amma a miƙa su domin gyaran haikali.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَرْكِے يُواْوَشْ يَكِرَا يٜىٰهُواْيِدَ ڢِرِسْتِ دَ سَوْرَنْ ڢِرِسْتُواْثِے يَثٜىٰ مُسُ «دُوانْمٜىٰ بَكُ ڠَرَ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ بَ حَرْ يَنْذُ؟ تُواْ دَغَ يَنْذُ كَدَ كُڧَارَ كَرْٻَرْ كُطِ دُواْمِنْ كَنْكُ؞ أَ مَيْمَكُوانْ حَكَ، ذَاكُ مِيڧَ دُكَنْ كُطِنْ دُواْمِنْ ڠَرَنْ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ كَطَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Yowash ya kirawo Yehoyada, firist, da sauran firistoci, ya ce musu, “Me ya sa ba ku gyara Haikalin? Daga yanzu kada ku karɓi kuɗi daga wurin abokanku, sai in za ku ba da shi domin gyaran Haikalin.”