2 Kings 13:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutumin Allah ya yi fushi da shi ya ce, “Da a ce ka caki ƙasar sau biyar ko shida; da za ka yi nasara a kan Aram ka kuma hallaka ta sarai. Amma yanzu za ka yi nasara a kanta sau uku ne kawai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ اللَّهْ يَيِ ڢُشِے دَشِ، يَثٜىٰمَسَ «أَيْ دَ كَا هَرْبِے ڧَسَرْ سَوْ بِيَرْ كُواْ شِدَ دَ ذَاكَيِ نَصَرَا عَكَنْ سُورِيَ حَرْ كَكَوَرْ دَسُو دُكَ! عَمَّا يَنْذُ ذَاكَيِ نَصَرَا عَكَنْ سُورِيَ سَوْ عُكُنٜىٰ كَوَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Elisha kuwa ya husata, ya ce, “Da ma ka caka sau biyar ko shida da za ka yi nasara a kan Suriyawa har ka ci su sarai, amma yanzu za ka yi nasara da su sau uku kawai.”