2 Kings 13:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya tā da mai ceto wa Isra’ila, suka kuma kuɓuta daga ikon Aram. Ta haka Isra’ilawa suka yi zama a gidajensu yadda suka yi a dā.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَبَا إِسْرَٰٓءِيلَ مَيْ ثٜىٰتُواْ، وَنْدَ يَڢِتَرْ دَسُو دَغَ حَنُّنْ مُتَنٜىٰنْ سُورِيَ؞ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ كُوَ سُكَ سَامِ ذَمَنْ لَاڢِيَ كَمَرْ يَدَّ سُكَ سَابَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Ubangiji ya ba jama'ar Isra'ila maceci, suka kuwa kuɓuta daga ƙangin Suriyawa, suka zauna a gidajensu lafiya kamar dā.