2 Kings 14:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka ɗauko shi a kan doki aka kawo shi Urushalima, aka kuwa binne shi tare da kakanninsa, a Birnin Dawuda.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَدَاوُاْ دَ غَاوَرْسَ عَكَنْ دُواْكِ؞ عَكَ بِنّٜىٰشِ أَ عُرُوشَلِيمَ تَرٜىٰدَ كَاكَنِّنْسَ عَبِرْنِنْ دَاوُدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka kawo gawar a kan dawakai, aka binne a Urushalima a makabartar kakanninsa a birnin Dawuda.