2 Kings 14:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi ne ya maido da iyakokin Isra’ila daga Lebo Hamat zuwa Tekun Araba, bisa ga maganar Ubangiji, Allah na Isra’ila, da ya yi ta bakin bawansa Yunana ɗan Amittai, annabi daga Gat-Hefer.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يٜىٰرُواْبُواْوَمْ يَمَيْدَ إِيَاكَرْ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ كَمَرْ تَدَا، وَتُواْ دَغَ مَشِغِنْ يَنْكِنْ هَمَتْ حَرْ ذُوَا تٜىٰكُنْ غِشِرِ؞ وَنَّنْ يَڢَرُ بِسَغَ كَلْمَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ وَدَّ يَيِ تَبَاكِنْ بَاوَنْسَ يُونُسَ طَنْ أَمِتَّيْ، وَنْدَ يَكٜىٰ أَنَّبِے نٜىٰ دَغَ غَتْ هٜىٰڢٜىٰرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kafa iyakar Isra'ila daga ƙofar Hamat har zuwa tekun Araba. Wannan kuwa shi ne abin da Ubangiji, Allah na Isra'ila, ya faɗa ta bakin bawansa annabi Yunana, ɗan amittai, daga Gathefer.