2 Kings 14:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi ne kuma wanda ya ci mutanen Edom dubu goma a yaƙi, a Kwarin Gishiri, ya kuma ci Sela da yaƙi, ya ba ta suna Yokteyel, sunan da ake kiranta har wa yau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَمَظِيَ يَكَشٜىٰ مُتَنٜىٰنْ عٜىٰدُوامْ دُبُو غُواْمَ أَ ݣُورِنْ غِشِرِ؞ يَكُمَ ڨُوثٜىٰ غَرِنْ سٜىٰلَ دَ يَاڧِ، يَثَنْجَ مَسَ سُونَ ذُوَا يُواكْتٜىٰيٜىٰلْ؞ دَ وَنَّنْ سُونَنْ عَكٜىٰ كِرَنْسَ هَرْوَيَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma kashe Edomawa dubu goma (10,000) a Kwarin Gishiri, sa'an nan ya ƙwace Sela, ya ba ta suna Yokteyel, haka ake kiranta har wa yau.