2 Kings 14:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yehowash sarkin Isra’ila ya mai da martani wa Amaziya sarkin Yahuda ya ce, “Wata ’yar ƙaya a kurmin Lebanon ta aika da saƙo wurin itacen al’ul a Lebanon cewa, ‘Ka ba ɗana ’yarka aure.’ Amma wani naman jeji ya zo ya tattake ƙayar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَرْكِے يٜىٰهُواْوَشْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ يَعَيْكَ مَسَ يَثٜىٰ «وَنِ إِتَاثٜىٰنْ ڧَيَ أَ لٜىٰبَنُوانْ يَعَيْكَ وَوَنِ ڧَتُوانْ إِتَاثٜىٰنْ سٜىٰدَ أَ لٜىٰبَنُوانْ دَ ثٜىٰوَ ‹كَبَا طَانَ یَرْكَ يَأَوْرَ؞› عَمَّا سَيْغَا وَنِ نَامَنْ دَاجِ يَذُواْ وُثٜىٰوَ سَيْ يَتَتَّاكٜىٰ ڧَيَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yehowash Sarkin Isra'ila ya mayar wa Amaziya Sarkin Yahuza da amsa cewa, “A dutsen Lebanon ƙaya ta aika wurin itacen al'ul ta ce, ‘Ka ba ɗana 'yarka ya aura.’ Sai mugun naman jeji na Lebanon ya wuce, ya tattake ƙayar.