2 Kings 15:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Shallum ɗan Yabesh ya ƙulla wa Zakariya maƙarƙashiya. Ya tasam masa a gaban jama’a, ya kashe shi, ya kuma gāje shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شَلُّمْ طَنْ يَبٜىٰشْ يَيِ ڧُلّٜىٰ ڧُلّٜىٰ سُكَ كَشٜىٰشِ أَغَبَنْ جَمَعَ؞ تَهَكَ شَلُّمْ يَهَوْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكٍ زَكَرِيَّا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shallum ɗan Yabesh ya ƙulla masa maƙarƙashiya, ya buge shi a Ibleyam, ya kashe shi, sa'an nan ya hau gadon sarautarsa.