2 Kings 15:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka maganar Ubangiji da ya yi wa Yehu ta cika, wadda ya ce, “Zuriyarka za tă zauna a kursiyin Isra’ila har tsara ta huɗu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَهَكَ مَغَنَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ وَ يٜىٰهُو تَا ثِكَ، مَيْ ثٜىٰوَ «ذُرِيَرْكَ ذَاسُيِ مُلْكٍ إِسْرَٰٓءِيلَ حَرْ ڟَارَا تَهُطُ؞» ﴿شٜىٰكَرَا 743 كَاڢِنْ حَيْڢُوَرْ عِيسَىٰ ﴾
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan shi ne alkawarin da Ubangiji ya yi wa Yehu, cewa 'ya'yansa maza za su zauna a gadon sarautar Isra'ila har tsara ta huɗu. Haka kuwa ya zama.