2 Kings 15:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Menahem ɗan Gadi ya gangara daga Tirza ya haura zuwa Samariya. Ya tasam wa Shallum ɗan Yabesh a Samariya, ya kashe shi, ya kuma gāje shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مٜىٰنَهٜىٰمْ طَنْ غَادِ يَهَوْرَ دَغَ تِرْظَ ذُوَا سَمَرِيَ، يَكَشٜىٰ سَرْكِے شَلُّمْ؞ تَهَكَ يَهَوْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكٍ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Menahem ɗan Gadi daga Tirza ya zo Samariya ya bugi Shallum ɗan Yabesh a Samariya, ya kashe shi, ya hau gadon sarautarsa.