2 Kings 15:2 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yana da shekara goma sha shida saโad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara hamsin da biyu. Sunan mahaifiyarsa Yekoliya daga Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ูููู ุฏู ุดูููฐููุฑูุง ุบููุงูู
ูุดูุง ุดูุฏู ุณูุนูุฏูู ฺููขูุงุฑู ู
ูููููุ ููููู
ููู ุดูููฐููุฑูุง ุญูู
ูุณููู ุฏู ุจููู ูููู ู
ููููู ุงูู ุนูุฑููุดููููู
ูุ ุณูููููู ู
ูุงู
ูุฑูุณู ููููฐูููุงููููู ุฏูุบู ุนูุฑููุดููููู
ูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana da shekara goma sha shida sa'ad da ya ci sarauta, ya kuwa yi mulki shekara hamsin da biyu a Urushalima. Sunan tsohuwarsa, Yekoliya ta Urushalima.