2 Kings 15:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A shekara ta biyu ta mulkin Feka ɗan Remaliya sarkin Isra’ila, Yotam ɗan Uzziya sarkin Yahuda ya fara mulki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ شٜىٰكَرَا تَبِيُ تَمُلْكٍ سَرْكِے ڢٜىٰكَ طَنْ رٜىٰمَلِيَ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، يُواْتَمْ طَنْ عُزِّيَ يَڢَارَ مُلْكٍ يَهُودَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A shekara ta biyu ta sarautar Feka ɗan Remaliya Sarkin Isra'ila, Yotam ɗan Azariya Sarkin Yahuza, ya ci sarauta.