2 Kings 15:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya sa wa sarki ciwon kuturta har mutuwarsa, ya kuma zauna a keɓe. Yotam ɗan sarki, shi ne ya gudanar da sha’anin fada, ya kuma shugabanci mutanen ƙasar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا بُغِ سَرْكِے عُزِّيَ دَ ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے، وَنْدَ يَكَسَنْثٜىٰ تَرٜىٰ دَشِ حَرْ مُتُوَرْسَ؞ تُنْ ڢَارَوَرْ ثِيوُانْ، يَوَارٜىٰ كَنْسَ يَذَوْنَ أَوَنِ غِدَا شِ كَطَيْ؞ سَيْ يُواْتَمْ طَنْسَ يَلُورَ دَ غِدَنْ سَرْكِے يَنَ شُوغَبَنْثِنْ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya buge shi da kuturta, ya kuwa zama kuturu har ran da ya rasu. Ya zauna a wani gida a ware. Sai Yotam ɗansa ya zama wakilin gidan, yana kuma mulkin jama'ar ƙasar.