2 Kings 16:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya cire bagaden tagulla wanda aka keɓe ga Ubangiji, ya sa shi a gaban haikalin wato, tsakanin ƙofar shiga haikalin Ubangiji da sabon bagaden. Ya ajiye shi a gefen arewa na sabon bagaden.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمٜىٰ دَ بَغَدٜىٰ نَڧَرْڢٜىٰنْ تَغُلَّ وَنْدَ يَكٜىٰ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ، سَرْكِے أَهَظْ يَثِرٜىٰشِ دَغَ وُرِنْ ذَمَنْسَ، وَتُواْ ڟَكَانِنْ ڧُواْڢَرْ شِغَ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ دَ سَابُوانْ بَغَدٜىٰنْ؞ يَأَجِيٜىٰشِ أَغٜىٰڢٜىٰنْ أَرٜىٰوَ نَسَابُوانْ بَغَدٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya kawar da bagaden tagulla wanda aka keɓe ga Ubangiji, ya sa shi arewacin sabon bagadensa.