2 Kings 16:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan lokaci, Rezin sarkin Aram ya sāke ƙwato Elat wa Aram ta wurin korar Yahuda. Sa’an nan mutanen Edom suka mamaye Elat suna kuwa zaune a can har yau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنَّنْ سَرْكِے رٜىٰظِنْ نَ سُورِيَ يَڨُوثٜىٰ غَرِنْ عٜىٰلَتْ، يَكُواْرِ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ دَغَ وُرِنْ؞ سَيْ مُتَنٜىٰنْ عٜىٰدُوامْ سُكَ تَڢِے سُكَ ذَوْنَ أَوُرِنْ؞ هَرْوَيَوْ كُوَ سُنَانَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A lokacin nan kuma Sarkin Edom ya sāke ƙwace Elat, ya kori Yahudawa daga cikinta, Edomawa suka zo suka zauna a ciki har wa yau.