2 Kings 17:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, amma ba kamar na sarakunan Isra’ilan da suka riga shi ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَعَيْكَتَ مُغُنْتَا أَعِدُوانْ يَهْوٜىٰهْ ، عَمَّا بَكَمَرْ يَدَّ سَوْرَنْ سَرَاكُنَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنْدَ سُكَ رِغَاشِيبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, amma ba kamar sauran sarakunan Isra'ila da suka riga shi ba.