2 Kings 17:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
har Ubangiji ya kawar da su daga gabansa, kamar yadda ya gargaɗe su ta bakin bayinsa annabawa. Saboda haka aka kwashi mutanen Isra’ila daga ƙasarsu zuwa bauta a Assuriya, har wa yau kuwa suna can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَرْ سَيْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَكَوَرْ دَسُو دَغَ ڢُسْكَرْسَ كَمَرْ يَدَّ يَيِ مَغَنَ تَبَاكِنْ دُكَنْ بَايِنْسَ أَنَّبَاوَا؞ سَبُواْدَ حَكَنٜىٰ عَكَ ݣُوشِ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ دَغَ ڧَسَرْسُ ذُوَا بَوْتَا عَڧَسَرْ أَسُّرِيَ، عِنْدَ سُكٜىٰ هَرْوَيَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
har lokacin da Ubangiji ya kawar da su daga gabansa kamar yadda ya faɗa ta bakin bayinsa, annabawa. Saboda haka aka fitar da jama'ar Isra'ila daga ƙasarsu zuwa Assuriya har wa yau.