2 Kings 17:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ɗaya daga cikin firistocin da aka kawo bauta daga Samariya ya dawo ya zauna a Betel, ya koya musu yadda za su yi sujada ga Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سَيْ طَيَ دَغَ ثِكِنْ ڢِرِسْتُواْثِنْ دَ عَكَ ݣُوشٜىٰ دَغَ سَمَرِيَ، يَكُواْمَ يَذَوْنَ عَثِكِنْ بٜىٰتٜىٰلْ؞ سَيْ يَكُواْيَ مُسُ يَدَّ ذَاسُيِ وَ يَهْوٜىٰهْ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai firist ɗaya daga cikin firistocin da suka kwashe daga Samariya, ya zo, ya zauna a Betel. Shi kuwa ya koya musu yadda za su yi tsoron Ubangiji.