2 Kings 17:33 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sun yi wa Ubangiji sujada, amma kuma sun bauta wa allolinsu bisa ga al’adun ƙasashen da suka fito.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَيِ سُجَّدَ غَ يَهْوٜىٰهْ ، عَمَّا سُكَ ثِيغَبَدَ يِنْ وَ غُمَكَنْسُ سُجَّدَ، بِسَغَ أَلْعَادُنْ ڧَبِيلُنْ دَسُو سُكَ ڢِتُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan mutane su ma suka yi wa Ubangiji sujada, amma kuma suka bauta wa gumakansu ta hanyar da al'umman da aka kwaso su daga cikinsu suke yi.