2 Kings 17:35 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Ubangiji ya ƙulla alkawari da Isra’ilawa, ya dokace su cewa, “Kada ku yi wa waɗansu alloli sujada ko ku durƙusa a gabansu ku bauta musu, ko ku miƙa musu hadaya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَايِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ دَ ذُرِيَرْ يَعْڧُوبَ يَعُمَرْثٜىٰسُ يَثٜىٰ «كَدَ كُيِ سُجَّدَ غَ وَطَنْسُ أَلُّواْلِ، كُواْ كُرُسُنَ مُسُ، كُواْ كُيِ مُسُ حِدِمَ، كُواْ كُوَ كُمِيڧَ مُسُ هَدَايَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya yi alkawari da 'ya'yan Yakubu, ya kuma umarce su kada su yi wa gumaka sujada ko su durƙusa musu, ko su bauta musu, ko su miƙa musu hadayu.