2 Kings 17:41 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko ma yayinda mutanen nan suke yi wa Ubangiji sujada, ba su daina bauta wa gumakansu ba. Har yă zuwa yau, ’ya’yansu da jikokinsu sun ci gaba da bin gurbin kakanninsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ أَلْعُمَّنْ دَ عَكَ ذَوْنَرْ دَسُو عَڧَسَرْ سَمَرِيَ سُكَيِ سُجَّدَ غَ يَهْوٜىٰهْ ، عَمَّا سُكَ كُمَ ثِيغَبَدَ يِنْ سُجَّدَ غَ غُمَكَنْسُ؞ هَرْوَيَوْ یَیَنْسُ دَ جِيكُواْكِنْسُ سُنْثِيغَبَدَ يِنْهَكَ كَمَرْ كَاكَنِّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan al'ummai suka yi wa Ubangiji sujada, amma suka kuma yi ta bauta wa gumakansu. Haka kuma 'ya'yansu da jikokinsu suka yi kamar yadda kakanninsu suka yi. Haka suke yi har wa yau.